Isa ga babban shafi
Najeriya

Gwamnatin Borno ta kaddamar da farautar masu safarar mutane

A wani mataki na magance safarar mutane a shiyyar Arewa da ke neman zaman ruwan dare, gwamnatin jihar Borno ta tashi haikan wajen farautar masu safarar mutanen zuwa wasu sassan Najeriya da ma kasashen waje.Wakilinmu daga garin Maiduguri Bilyaminu Yusuf ya hada mana rahoto akan lamarin.

Wasu 'yan gudun hijira da rikicin Boko Haram ya tagayyara a sansanin Gubio dake Maiduguri.
Wasu 'yan gudun hijira da rikicin Boko Haram ya tagayyara a sansanin Gubio dake Maiduguri. OCHA/Leni Kinzli
Talla
03:05

Gwamnatin Borno ta kaddamar da farautar masu safarar mutane

Bilyaminu Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.