Najeriya
Gwamnatin Borno ta kaddamar da farautar masu safarar mutane
A wani mataki na magance safarar mutane a shiyyar Arewa da ke neman zaman ruwan dare, gwamnatin jihar Borno ta tashi haikan wajen farautar masu safarar mutanen zuwa wasu sassan Najeriya da ma kasashen waje.Wakilinmu daga garin Maiduguri Bilyaminu Yusuf ya hada mana rahoto akan lamarin.
Wallafawa ranar:
Talla
Gwamnatin Borno ta kaddamar da farautar masu safarar mutane
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu