Bakonmu a Yau
itunes
Daga
Abdurrahman Gambo Ahmad
A taron da suka gudanar jiyar talata a birnin Yamai, jam’iyyun siyasar jamhuriyar Nijar sun amince a sake dage zaben kananan hukumomin kasar wanda ya kamata a yi ranar 8 ga watan janairu mai zuwa. Wasu daga cikin dalilai dangane da haka sun hada da bai wa hukumar zabe damar shirya rajista irin ta zamani da ake kira Biometric da kuma bai wa sauran jam’iyyun damar kintsawa zaben. To sai dai jam’iyyun adawa da kuma na ‘yan ba ruwanmu sun kaurace wa wannan taro na jiya. Akan wannan ne Nura Ado Suleiman ya tattauna da Intinikar Alhassan kakakin jam’iyyun adawa na Jamhuriyyar Nijar.
04/12/2019
Farfesa Muntaka Usman game da umarnin Kotu na daina biyan tsaffin Gwamnoni Fansho
Ci gaba da karatu
26/11/2019
Mahammadou Salissou Habi kan rufe iyakokin Najeriya
Ci gaba da karatu
22/11/2019
Alhaji Abubakar Mairamri tsohon Kwamishinan 'yan sanda kan umurnin Muhammadu Buhari na kawo karshen matsalolin tsaro a Najeriya
Ci gaba da karatu
07/11/2019
An bude taron kasa da kasa kan tsaron Afrika a Dubai
Ci gaba da karatu
05/11/2019
Injiniya Kailani Muhammad kan dokar sauya hulda tsakanin Najeriya da kamfanonin mai
Ci gaba da karatu
04/11/2019
kassoum Abdourahman mai sharhi kan al'amuran yau da kullum, kan yawaitan hare-hare a yankin Sahel
Ci gaba da karatu
01/11/2019
Abubuwan da jaridar Aminiya ta wannan mako ta kunsa
Ci gaba da karatu
30/10/2019
Kasashen Yammacin Afirka sun daura damara don tunkarar matsalolin sauyin yanayi
Ci gaba da karatu
30/10/2019
Farfesa Sadik Alkafwee kan murabus din Fira Ministan kasar Lebanon Sa'ad Hariri
Ci gaba da karatu
26/10/2019
Farfesa Khalifa Dikwa kan sumamen jami'an tsaron Najeriya a cibiyoyin azabtar da yara
Ci gaba da karatu
24/10/2019
Malam Garba Shehu mai magana da yawun Najeriya kan yarjeniyoyin da Kasashen Afrika suka kulla da Rasha
Ci gaba da karatu
23/10/2019
Alhaji Muhammad Garba kan taron kungiyar shugabannin gidajen radio da talabijin ta Najeriya
Ci gaba da karatu
22/10/2019
Malam Garba shehu mai magana da yawun shugaban Najeriya kan taron da Muhammadu Buhari ke halarta a Rasha
Ci gaba da karatu
21/10/2019
Alhaji Ahmadu Giade kan ikirarin kwamitin yaki da miyagun kwayoyi a Najeriya game da karuwar dabi'ar
Ci gaba da karatu
11/10/2019
Dr Mohammed Bashir Talbari kan nasarar Abiy Ahmed ta lashe lambar yabon zaman lafiya ta Nobel
Ci gaba da karatu
10/10/2019
Barista Buhari Yusuf kan rikici tsakanin rundunar Yan Sanda da hukumar kula da ayyukan Yan Sandan
Ci gaba da karatu
08/10/2019
Barrister Buhari Yusuf kan takaddamar da ta dabaibaye shirin daukar sabbin 'yan Sanda a Najeriya
Ci gaba da karatu
07/10/2019
Umar Sani kan ikirarin David Cameron game da matan Chibok
Ci gaba da karatu
07/10/2019
Shekaru 18 da yakin Afghanistan: ko yaya manazarta ke kallon salon yakar ta'addanci?
Ci gaba da karatu
04/10/2019
Sarkin Hausawan Yaoude Mai Martaba Ousman Ahmadou Maikoko kan kammala taron Kamaru game da 'yan aware
Ci gaba da karatu