Nijar
Za a soma rigakafin dan Sankarau a Nijar
Hukumomin kiwon lafiya a jamhuriyar Nijar sun ce daga wannan makon za a fara rigakafin allurar kariyar daga dan sankarau musamman a cikin jihohi 6 da aka samu bullar cutar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
A cewar ministan kiwon lafiyar kasar Dr Iliyassou Idi Mainassara, daga lokacin da cutar ta fara zuwa yau, an samu asasar rayukan mutane 57 daga cikin 940 da suka kamu da ita a sassan kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu