Isa ga babban shafi
Nijar

'Ya'yan Makiyaya na kauracewa makarantu a Nijar

Ministan kula da ayyukan jinkai na jamhuriyar Nijar Lawan Magaji na gudanar da ziyara a yankin Agadez da ke arewacin kasar, inda ‘ya'yan makiyaya suka kaurace wa makarantunsu sakamakon yadda rashin ciyawar dabbobi ya tilasta wa iyayen barin yankunan , ga karin bayani daga bakin wakilinmu Oumar Sani.

Yaran makiyaya na kauracewa makarantu sakamakon matsaloli a jihohinsu.
Yaran makiyaya na kauracewa makarantu sakamakon matsaloli a jihohinsu. Getty Images/Aldo Pavan
Talla

03:01

Matsalar da yaran makiyaya ke fuskanta

Oumarou Sani

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.