Nijar
'Ya'yan Makiyaya na kauracewa makarantu a Nijar
Ministan kula da ayyukan jinkai na jamhuriyar Nijar Lawan Magaji na gudanar da ziyara a yankin Agadez da ke arewacin kasar, inda ‘ya'yan makiyaya suka kaurace wa makarantunsu sakamakon yadda rashin ciyawar dabbobi ya tilasta wa iyayen barin yankunan , ga karin bayani daga bakin wakilinmu Oumar Sani.
Wallafawa ranar:
Talla
Matsalar da yaran makiyaya ke fuskanta
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu