Isa ga babban shafi
Nijar

Nijar zata farfado da shirin shimfida bututun mai zuwa Kamaru

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar, ta ce a cikin shekara mai zuwa za ta ci gaba da tattaunawa da kasashen Chadi da Kamaru, domin shimfida jerin bututun man fetur da zai tashi daga kasar; arewacin jihar Diffa zuwa tashar ruwan Kribi da ke Kamaru.

Za'a cigaba da nazarin shimfida bututun mai daga Nijar zuwa Kamaru
Za'a cigaba da nazarin shimfida bututun mai daga Nijar zuwa Kamaru businessincameroon.com
Talla

Yayin da yake karin haske kan shirin, Ministan kudin Nijar Hassoumi Massaoudou, ya ce tattaunawar zata kuma duba yi wuwar karkata akalar shinfida bututun man zuwa tshar ruwa dake birnin Kwatano idan aka cigaba da fuskantar barazanar tsaro daga mayakan Boko Haram a Kamaru.

Tun shekara ta 2013 ne ake tattaunawa kan wannan shiri, sai dai bullar ‘yan Boko Haram ya haifar da cikas.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.