Isa ga babban shafi
Nijar

Nijar na bikin cika shekaru 59 da zama Jamhuriya

A wannan Litinin ake gudanar da bukukuwan cika shekaru 59 da kasancewar Nijar, kasa kuma Jamhuriyar.

Shugaban Jamhuriyar Nijar Issifou Mahamadou
Shugaban Jamhuriyar Nijar Issifou Mahamadou ONEP-NIGER
Talla

A wannan karon birnin Tawa ne ke karbar nauyin gudanar bikin.

A lokacin wannan bikin ne shugaban kasa Issifou Mahamadou zai kaddamar da ayyuka da dama da aka gudanar, domin raya wannan birni, da suka hada da hanyoyi, gidaje, filin sauka da tashin jiragen sama da dai sauransu.

Shugabannin kasashen Afirka 6 ne ake kyautata zaton cewa za su halarci wannan biki da suka hada na Najeriya Muhammadu Buhari, da takwarorinsa na Burkina Faso, Chadi, Mali da kuma Mauritaniya.

A kowace shekara hukumomin Nijar na zabar jihar da zata za’a karbi bakuncin gudanar da bikin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.