Nijar
Gwamnatin Nijar ta bada umarnin tantance adadin tsaffin sojoji
A wani mataki na tantance adadin tsaFfin sojoji da Jandarmomi da matan jami'an tsaron da suka rasa ransu a fagen daga, gwamnatin Jamhuriyar Nijar, ta bai wa kungiyar tsofaffin sojoji na jahohin kasar umarnin su tantance tsaffin sojojin tun daga wadanda suka fafata zamanin turawa, har zuwa matasan sojoji masu jini a jika da aka kora daga aikin na soji saboda wani dalili.Wakilinmu a Damagaram Ibrahim malam Tchillo ya hada mana rahoto a kai.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Gwamnatin Nijar ta bada umarnin tantance adadin tsaffin sojoji
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu