Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Kasuwar makamashin uranium a Jamhuriyar Nijar

Wallafawa ranar:

A cikin shirin 'Kasuwa A Kai Miki Dole' na wannan makon, Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya yi dubi da kasuwar Uranium a Jamhuriyar Nijar, makamashin da a da shine kashin bayan tattalin arzikin kasar. A yi sauraro lafiya.

shugaban Nijar Issoufou Mahamadou
shugaban Nijar Issoufou Mahamadou today.ng/news/africa
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.