Isa ga babban shafi
Muhallinka Rayuwarka

Nijar: An karrama al'ummar Kwangwame saboda yakar Hamada

Wallafawa ranar:

Shirin Muhallinka Rayuwarka na wannan karo yayi tattaki zuwa Jamhuriyar Nijar, inda mazauna wani kauye da ake kira da Kwangwame dake karamar hukumar Takeita a Jahar Damagaram, suka yi namijin yunkuri don kare Hamada dake barazana ga dajin yankin da suke.

Wani yanki na Hamadar da ta ratsa Jamhuriyar Nijar zuwa cikin kasar Algeria.
Wani yanki na Hamadar da ta ratsa Jamhuriyar Nijar zuwa cikin kasar Algeria. AFP / HOCINE ZAOURAR
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.