Muhallinka Rayuwarka
Nijar: An karrama al'ummar Kwangwame saboda yakar Hamada
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:31
Shirin Muhallinka Rayuwarka na wannan karo yayi tattaki zuwa Jamhuriyar Nijar, inda mazauna wani kauye da ake kira da Kwangwame dake karamar hukumar Takeita a Jahar Damagaram, suka yi namijin yunkuri don kare Hamada dake barazana ga dajin yankin da suke.