Jamus
Bakin-haure; Jam’iyyar CDU ta Merkel ta sha kaye a zabe
Jam’iyyar CDU ta shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta sha kaye a zaben Jihohi 2 daga cikin 3 da akayi jiya saboda matsayin ta na karbar baki, matakin da al’ummar kasar ke adawa da shi.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahotanni sun ce cikin Jihohin da Jam’iyyar ta rasa har da Baden-Wuerttemberg Jihar da Jam’iyyar ke da dimbin magoya baya.
Wannan shine zabe mafi girma tun bayan karbar dubban bakin da suka isa kasar daga kasashen Syria da Iraqi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu