Kwallon kafa/ Tseren Keke
An bude kasuwar sayen ‘Yan wasan kwallon kafa
A yau 1 ga watan Yuli ne aka bude kasuwar sayar da ‘yan wasan kwallon kafa a duniya inda ake sa ran kungiyoyi kwallon kafa da dama za su yi cefanan ‘yan wasan.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Za kuma a rufe kasuwar ne a ranar Litinin 2 ga watan Satumbar wannan shekara.
Wannan kofa da aka bude ta sayen 'yan wasan zai bawa kungiyoyin kwallon kafar Nahiyar Turai damar sayen 'yan wasan da za su taka musu kwallo a kakar wasa mai zuwa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu