Isa ga babban shafi
Wasanni

Shirin zaben shugabannin hukumar guje-guje da tsalle-tsalle a Najeriya

Wallafawa ranar:

A Najeriya yanzu haka ana ci gaba da shirye-shiryen zaben sabbin shugabanni a hukumar guje-guje da tsalle-tsalle ta kasar.To sai dai kamar yadda za a ji a cikin wannan shiri na Abdouye Issa, ga alama akwai matsaloli da dama da ke haddasa tarnaki wajen gudanar da zaben.

Khamis Saleh
Khamis Saleh © RFI
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.