Isa ga babban shafi
Wasanni

Magoya bayan kungiyoyin Afrika sun nuna damuwa bayan ficewar Senegal daga gasar cin kofin Duniya

Wallafawa ranar:

A jiya alhamis ne kungiyar kwallon kafar Colombia ta lalasa Senegal da ci daya da nema,kasar Senegal ta yi bankwana da gasar  dake ci gaba da gudana a Rasha.Kungiyoyi 16 za su fafata a tsakanin su a mataki na gaba kamar haka:Faransa za ta karawa da Argentina ranar asabarUruguay -FotugalSpain-RashaCrotia-DanemarkBrazil- MexicoBelgium- JapanSweden- SwizilandColombia- IngilaA cikin hirin Duniyar wasanni,Abdoulaye  Issa ya duba mana yanayin da aka shiga yan loukuta da kamala wasar Senegal da Colombia.  

Magoya bayan kungiyar kwallon kafar Senegal a Rasha
Magoya bayan kungiyar kwallon kafar Senegal a Rasha AFP/Emmanuel Dunand
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.