Isa ga babban shafi
Wasanni

Kasashen da za su iya lashe gasar kofin Afrika

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya yi nazari ne kan kasashen da za su iya lashe gasar cin kofin Afrika da ke gudana a Masar. Masana kwallon kafa a Afrika irinsu Kanu Nwanko da Daniel Amokachi da Garba Lawan sun shaida wa RFI Hausa hasahensu game da gasar. Kuna iya latsa kan hoton domin sauraren cikakken shirin.

Kasashen Afrika 24 ke fafatawa a gasar cin kofin Afrika a Masar
Kasashen Afrika 24 ke fafatawa a gasar cin kofin Afrika a Masar Bien Sports
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.