Isa ga babban shafi
Kosovo

Amurka ta bukaci Kosovo da Serbia da su cimma yarjejniya a ganawarsu

Gwamnatin Kasar Amurka ta yi kira ga kasashen Serbia da Kosovo su cimma yarjejeniya a lokacin da kasashen biyu zasu gana tare da jagorancin kungiyar Tarayyar Turai a birnin Brussels.

Shugaban kasar Amurka, Barack Obama
Shugaban kasar Amurka, Barack Obama REUTERS/Larry Downing
Talla

Kasashen biyu dai zasu gana ne da niyyar dinke barakarar da ke tsakaninsu domin samun wakilci a kungiyar Tarayyar turai bayan al’ummar Kosovo sun ayyana samun ‘Yancin kai daga Serbia a shekarar 2008.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.