Kamaru
Mutane 7 ne suka rasa rayukansu a harin Kolofata da ke Kamaru
Majiyoyin tsaron kasar Kamaru sun tabbatar da mutuwar akalla mutane 20 sakamakon wasu hare-hare guda biyu da aka kai da bama-bamai a yankin Kolofata na arewacin kasar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Kolofata da ke gaf da kan iyakar kasar da Najeriya, a can ne dubban ‘yan gudun hijirar yakin Boko Haram ke fakewa.
Wannan dai shi ne hari na farko da aka kai a garin cikin wannan wata na azumi, duk da cewa an saba kai hare-hare a yankin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu