Bakonmu a Yau
Salihu Makera mataimakin editan Aminya kan manyan labaran da jaridar ke dauke da su
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:56
Kamar yadda aka saba yau Juma’a jaridar Aminiya da ake buga ta a Nigeria ke fitowa, kuma Garba Aliyu Zaria ya tattauna da mataimakin Editan Jaridar, Salihu Makera game da labaran dake kunshe cikinta.