Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Salihu Makera mataimakin editan Aminya kan manyan labaran da jaridar ke dauke da su

Wallafawa ranar:

Kamar yadda aka saba yau Juma’a jaridar Aminiya da ake buga ta a Nigeria ke fitowa, kuma Garba Aliyu Zaria ya tattauna da mataimakin Editan Jaridar, Salihu Makera game da labaran dake kunshe cikinta.

Jaridar Aminiya da ake bugawa a Najeriya cikin harshen Hausa.
Jaridar Aminiya da ake bugawa a Najeriya cikin harshen Hausa. twitter.com/aminiyatrust
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.