Isa ga babban shafi
Saudiya-Qatar

Taron kungiyar kasashen Larabawa a Saudiya

Kwana daya da kaddamar da farmaki a Syria ,kasashen kungiyar larabawa na gudanar da zaman taro shekara da shekara a Saudiyya da ake somawa a yau lahadi.

Tambarin kungiyar kasashen Larabawa
Tambarin kungiyar kasashen Larabawa Probst/ullstein bild via Getty Images
Talla

Taron kungiyar kasashen larabawa a karkashin Shugabancin Saudiya,wannan karon zai mayar da hankali zuwa wasu manyan batutuwa da suka shafi diflomasiya tsakanin kasashen da Iran, yaki a kasar Yemen dama rikicin gabas ta tsakiya.

A daya geffen ,Shugabanin kasashen za su mayar da hankali tareda tsaida matsaya guda bayan farmakin da Amurka,Faransa da Birtaniya suka kaddamar zuwa Syria, duk da goyan baya da wasu kasashen larabawa suka nuna a kai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.