Wasanni
UEFA za ta fitar da jadawalin gasar cin kofin zakarun Turai a yau
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:14
A cikin shirin Duniyar Wasanni Abdulrahaman Gambo ya mayar da hankali ga batun fitar da jadawalin gasar cin kofin Turai na UEFA,tarda baiwa masu sauraren RFI damar tafka muhawara daga jihar Kano tareda wakilinmu Abubakar Isa Dandago.