Isa ga babban shafi
UN-Libya

Majalisar Dunkin Duniya zata taimakawa Libya

Sakataren Janar na Majalisar Dunkin Duniya, Ban Ki-moon, yace Majalisar zata taimakawa Libya, wajen komawa tafarkin demokradiya, baya ya kai ziyara kasar.Ban yace abinda Libya ke bukata yanzu shi ne, ‘Yancin kawo karshen fargaba da tsoro da rashin gaskiya da kuma kariya daga mulkin kama karya, inda yace Majalisar zata ci gaba da taimaka sabuwar gwamnatin kasar wajen tabbatar da haka, da kuma kare Hakkin Dan Adam. 

Ziyarar Ban Ki-moon a kasar Libya tare da Mustapha Abdul Jalil shugaban gwamnatin wuccin gadi
Ziyarar Ban Ki-moon a kasar Libya tare da Mustapha Abdul Jalil shugaban gwamnatin wuccin gadi REUTERS/Ismail Zitouny
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.