Isa ga babban shafi
Sudan

Kaddama ta karu tsakanin kasashen Sudan biyu

Gwamnatin kasar Sudan ta rufe kafar da Kasar Sudan ta Kudu ke bi da manta, domin sayarwa kasashen duniya, sakamakon takaddamar wasu kudaden da ba a biya ba.

Reuters/Amit Dave/Files
Talla

Ministan Mai na kasar Sudan Ali Ahmed Usman, ya fadawa manema labarai a Khartoum, cewa tun ranar 17 ga wannan watan.

Ya ce bayan da kasar Kudancin ta sami ‘yancin kanta. Kasar Sudan ta amince mata fitar da man ta, ta hanyar da aka saba, amma kuma sai suka gaza biyan wasu ‘yan kudade da aka nema daga garesu.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.