Isa ga babban shafi
Senegal

Shugaban Senegal Wade zai yi takara a shekara ta 2012

Shugaban kasar Senegal mai shekaru 85 Abdoulaye Wade, ne zai tsaya wa jama’iyyar mai mulki takarar shugabancin kasar, a zaben da za ayi a watan fabrairun shekara mai zuwa. 

Abdoulaye Wade Shugaban kasar Senegal
Abdoulaye Wade Shugaban kasar Senegal REUTERS/Chip East
Talla

Bayan wani taro na musamman, a yau juma’a, a birnin Dakar, jama’iyyar PDS ta tabbatar da shugaba Wade, a matsayin dan takarar ta.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.