Isa ga babban shafi
Masar

Ana zargin Morsi da yunkurin hana tuhumar wadanda suka ci zarafin jama’a a kasar

Wata kungiyar kwararu a kasar Masar, ta zargi shugaba Mohammed Morsi da dauke hankalin sa kan zarge zargen cin zarafin jama’a da aka yi a lokacin juyin juya halin kasar. 

Shugaban kasar Masar, Muhammed Morsi
Shugaban kasar Masar, Muhammed Morsi AFP PHOTO/FAYEZ NURELDINE
Talla

Kungiyar da ta kunshi alkalai, jami’an tsaro, masu kare hakkin Bil Adama da kuma ‘Yan uwan wadanda aka ci zarafin su, ta gudanar da bincike akan lamarin inda ta mika rahotan ta ga shugaban kasar, amma yaki daukar mataki akai, duk da alkawarin da ya yiwa al’umar kasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.