Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Tattaunawar karshen mako. Matsalolin da ke da nasaba da rashin tsaro a Tarayyar Najeriya.

Wallafawa ranar:

A shirin Tattaunawar Karshen Mako na wannan karo, Nasiruddeen Mohammed ya mayar da hankali ne kan batun matsalar rashin tsaro da sauran tashe-tashen hankulan da ake fama da su a Tarayyar Najeriya.

Buraguzan ginin wata makaranta da jami'an tsaro suka rusa a garin Maiduguri
Buraguzan ginin wata makaranta da jami'an tsaro suka rusa a garin Maiduguri AFP PHOTO/PIUS UTOMI EKPEI
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.