Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayin masu saurare game da bukin cika shekaru 95 na Mandela

Wallafawa ranar:

Dubban mutanen Afrika ta kudu da kasashen duniya sun yi wa Nelson Mandela fatar samun sauki bayan tsohon sugaban na Afrika ta kudu ya cika shekaru 95 na haihuwa kwance a gadon Asibiti. Masu sauraren RFI Hausa sun bayyana ra'ayinsu game da Tsohon Shugaban na Afrika ta Kudu.

Sakon taya Murna na dubban Mutanen Afrika ta Kudu a harabar Asibitin Pretoria Nelson Mandela ke jinya
Sakon taya Murna na dubban Mutanen Afrika ta Kudu a harabar Asibitin Pretoria Nelson Mandela ke jinya REUTERS/Mike Hutchings
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.