Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Janar Muhammadu Buhari Tsohon Shugaban Najeriya

Wallafawa ranar:

Tsohon Shugaban Najeriya, kuma jigo a sabuwar Jam’iyar APC, Janar Muhammadu Buhari, ya yi bayani game da sabuwar Jam’iyyarsu da za ta fafata da PDP a zaben 2015 inda yace sun dunkule ne domin gyara Demokuradiya a kasar. Kuma Buhari ya yi bayani game da tsayawa takarar shi a zaben da ke karatowa tare da mayar da Martani ga PDP Mai Mulki a tattaunawarsu da Bashir Ibrahim Idris.

Tsohon Shugaban Najeriya Janar Muhammadu Buhari kuma Jigo a Jam'iyyar adawa ta APC a gidansa tare da Bashir Ibrahim Idris na RFI Hausa.
Tsohon Shugaban Najeriya Janar Muhammadu Buhari kuma Jigo a Jam'iyyar adawa ta APC a gidansa tare da Bashir Ibrahim Idris na RFI Hausa. RFI/Bashir
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.