Sudan
Al Bashir na Sudan zai halarci taron MDD
Shugaban Kasar Sudan, Umar Hassan al Bashir, yace babu abinda zai hana shi zuwa taron Majalisar Dinkin Duniya da za’a fara a cikin wannan makon. Shugaban na cikin tarkon kotun duniya, wadda ta nemi a kamo shugaban don fuskantar laifukan yaki, kuma kasar Amurka na daga cikin na gaba gaba wajen ganin an kama al Bashir.
Wallafawa ranar: