Isa ga babban shafi
Masar

Hari a wata Mujami’a a birnin Alkahira (Masar)

Hukumomin tsaro sun tabbatar da mutuwar mutane 3 sakamakon wani hari da yan  bindiga suka kai a  wata Mujami’a a birnin Alkahira na kasar Masar .

Wani magoyin bayan tsohon shugaba kasar Masar Mohamed Morsi
Wani magoyin bayan tsohon shugaba kasar Masar Mohamed Morsi REUTERS/Amr Abdallah Dalsh
Talla

Harin dai ya zo ne sa’o’i kadan bayan da jami’an tsaro suka yi arangama da wani gugun matasa da ke gudanar da zanga zangar neman sake dawo da Mohammad Morsi akan karagar mulkin kasar a kusa da jami’ar Al-Azhar da ke birnin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.