Najeriya
‘Yan Sandan Najeriya sun gano Asibitin da ake sayar da Jarirai
Jami’an tsaron Najeriya sun kai farmaki a wata asibiti da ake sayar da Jarirai a birnin Port Harcourt tare da cafke wata magajiyar da ake zargi tana kula da masu ciki domin mallake jariran da za su Haifa. A cikin Rahoton Musa Kutama wakilin RFI a Niger Delta za ku ji farashin jariri da ake saya kusan kudi sama da Naira Dubu Dari uku.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahoto: ‘Yan Sandan Najeriya sun gano Asibitin da ake sayar da Jarirai
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu