Najeriya
Obama ya aiko da tawaga don binciken satar Fetir a Najeriya
Shugaban kasar Amurka Barack Obama, ya aike da wata tawaga domin ganawa da hukumomin Tarayyar Najeriya, dangane da batun satar kudaden man fetur a kasar. Bayan ganawa da hukumomin na Najeriya, wakilin RFI na Abuja Muhammad Kabir Yusuf, ya zanta da shugabar tawagar da suka zo daga Amurka a cikin Rahoton da ya aiko.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Obama ya aiko da tawaga don binciken satar Fetir a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu