Isa ga babban shafi
Majalisar Dinkin Duniya

Ana bukin ranar samar da magewayi a duniya

MAJALISAR Dinkin Duniya ta bukaci kawo karshen yadda mutanen duniya kusan biliyan daya ke bayan gida a filin Allah, matakin dake haifar da yada cututtuka masu yaduwa.Rahotan Majalisar yace kasar India ita tafi fama da wanan matsala, abinda ke tilastawa mata zuwa bayi a daji, sai kuma kasahsen Indonesia, Pakistan, Nepal da China.Majalisar tace rabin mutanen kasar Liberia a filin Allah suke zuwa bayan gida, yayin da a Saliyo kashi daya bisa uku basa gina bayan gida.Majalisar tace mutane miliyan 39 basu da bayan gida a Najeriya, Habasha, Sudan, Nijar da Mozambique. 

Magewayi mai tsafta
Magewayi mai tsafta Getty Images/Flickr Open/Rudolf Vlcek
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.