Nigeria
An saki 'Yan jaridar Al Jazeera da aka kama a Maiduguri
Rahotanni daga Maiduguri, jihar Borno a Nigeria na cewa Hukumomin tsaro sun saki wakilan gidan Talabijin na Al Jazeera da aka kama a garin yayin da sike gudanar da aikin su.Kakakin Gwamnan jihar Isa Gusau ya karas da sakin 'yan jaridun da aka tsare a wani Otel da suka sauka.Ya fadi cewa yanzu haka an kai su wani masaukin Gwamnan jihar domin su huta kafin su kama gabansu.Wakilan da aka kama sun hada da Ahmed Idris.
Wallafawa ranar: