Isa ga babban shafi
Najeriya

Sojojin Najeriya sun kwato wasu garuruwan Yobe da Borno

Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da karbe wasu garuruwa daga hannun mayakan Boko Haram a Jihohin Barno da Yobe da suka hada da Bita da Isge da Yamteke da Uba a kananan hukumomin Askira Uba da Damboa a Jihar Barno da kuma Buni Yadi a Jihar Yobe.

Sojojin Najeriya da ke fada da Boko Haram
Sojojin Najeriya da ke fada da Boko Haram REUTERS/Joe Penney
Talla

Daraktan yada labaran sojin Kanan Sani Usman Kukasheka ne ya tabbatar da haka tare da cewar sojojin runduna ta 3 da runduna ta 7 suka samu nasarar fafatawar da suka yi jiya.

Kanal Usman ya ce sun rasa soja guda a aikin yayin da wasu 10 suka samu raunuka.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.