Isa ga babban shafi
Togo-MDD

MDD tace akwai sahihanci a zaben Togo

Majalisar dinkin duniya tace Zaben shugabancin kasar Togo da aka ce shugaban kasar mai barin gado Faure Yasumbe ne ya lashe shi da gagarumin rinjaye, wanda yan adawa suka sa kafa suka yi fatali da sahihancinsa ya gudana a cikin haske da walwala.

Zaben Togo
Zaben Togo REUTERS/Noel Kokou Tadegnon
Talla

Manzon babban sakataren MDD, a yankin yammacin Afrika Mohammed Ibn Chambas, a birnin Lome babban birnin kasar ta Togo ya bayyana cewa, zaben ya gudana kamar yadda ake bukata
 

Sai dai shugaban yan adawa Jean Pierre Fabre ya bayyana tabka magudi a zaben, da ya gagara gabatar da shaidun da ke tabbatar da magudin kawo yanzu
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.