Faransa-Rwanda
A yau ake soma sauraren karar Joseph Habyarimana a Faransa
Yau Talata ne, wata kotu a kasar Faransa zata saurari karar dake bukatar tisa keyar wani dan kasar Rwanda Joseph Habyarimana da ake zargi da hannu wajen kisan kiyashin da akayi a kasar Rwanda a shekarar 1994 dan fuskantar sharia.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumomin Rwanda dai ne suka shigar da kara a kotun dake Toulouse dan ganin an tisa keyar wanda ake zargin zuwa gida domin ya fuskanci sharia.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu