Nijar
Saudiya za ta dauki direbobin Nijar aiki
Dubannin direbobi ne kasar Saudiya ta bada sanarwar za ta dauka aiki daga Jamhuriyar Niger, tuni wannan al'amarin dai ya sanya tururuwar mutane marasa aikin yi zuwa ajiye takardun su ko lasisi a ma’aikatar kwadago ta kasar wadda ke kula da daukar ma’aikatan.Wakilin mu Salisou Issa daga Maradi na dauke da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Saudiya za ta dauki Direbobin Nijar aiki
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu