Isa ga babban shafi
Chadi

Rundunar musamman domin tabbatar da tsaro a Sahel

Taron shugabannin kasashe biyar na yankin Sahel da aka gudanar jiya juma’a a birnin N’Djamena na kasar Chadi, ya sanar da kafa wata rundunar hadin gwiwa domin tabbatar da tsaro a cikin kasashensu. 

Daga dama zuwa hagu, Ibrahim Boubacar Keïta na Mali, Mohamed Ould Abdel Aziz na Mauritania,Shugaban Chadi Odris Deby Itno, Issoufou Mahamadou na Nijar, Michel Kafando na Burkina Faso
Daga dama zuwa hagu, Ibrahim Boubacar Keïta na Mali, Mohamed Ould Abdel Aziz na Mauritania,Shugaban Chadi Odris Deby Itno, Issoufou Mahamadou na Nijar, Michel Kafando na Burkina Faso AFP PHOTO / IBRAHIM ADJI
Talla

Shugabannin kasashen Burkina Faso, Mali, Mauritania, Nijar da kuma Chadi, a lokacin wannan taro wanda shi ne irinsa biyu, sun da kafa wani kwamitin sa-ido kan sha’anin tsaro a yanki,

Shugaban Mali Ibrahim Boubacar Keita wanda ke halartar taron na Ndjamena, ya gaggauta komawa gida bayan da ya samu labarin cewa ‘yan ta’adda sun yi garkuwa da mutane a Radisson Hotel da ke Bamako.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.