Isa ga babban shafi
Benin

Shugaban Jamhuriyar Benin ya bayyana sunan dan takarar jam'iyyar sa

Jam’iyyar FCBE mai mulki a Jamhuriyar Benin ta zabi firaministan Lionel Zinsou a matsayin wanda zai tsaya ma ta takarar neman shugabancin kasar da za a yi a watan maris na shekara ta 2016. 

Lionel Zivsou Firaministan Jamhuriyar Benin kuma dan takarar jam'iyyar FCBE
Lionel Zivsou Firaministan Jamhuriyar Benin kuma dan takarar jam'iyyar FCBE AFP PHOTO/ERIC PIERMONT
Talla

A wani gagarumin taron da suka gudanar a birnin Cotonou litinin, magoya bayan jam’iyyar ta FCBE sun zabi Zinsou da gagarumin rinjaye.
Kimanin watanni 6 da suka gabata ne dai shugaba Yayi Bony ya nada shi a matsayin firaministan kasar, duk da cewa Zinsou ya mallaki takarardar sheidar zaman Bafaranshe.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.