Isa ga babban shafi
Nijar

‘Yan sandan Nijar sun kaddamar da bincike akan ‘Yan shi’a

‘Yan sandan yaki da ta’adanci a Jamhuriyyar Nijar sun gudanar da bincike gidajen wasu ‘yan shi’a a Jahar Maradi, bayan da kwashe kwanki 10 ana tsare da wasu ‘Yan Shi’ar da aka kama yayin wata zanga zangar neman a saki jagoransu Sheik Al Zakzaki a Najeriya. Daga Maradi Salisu Isa ya aiko da rahoto.

Gidan shugaban mabiya Shi'a na Najeriya a Unguwar Gyallesu Zaria
Gidan shugaban mabiya Shi'a na Najeriya a Unguwar Gyallesu Zaria REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

01:35

‘Yan sandan Nijar sun kaddamar da bincike akan ‘Yan shi’a

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.