Isa ga babban shafi
Najeriya

kawar da cututuka masu saurin kisa a Najeriya

A Najeriya yanzu haka wasu kungiyoyi masu zaman kansu da kuma gwamnatoci a matakin jiha da kuma kasa na gudanar da ayyukan na hadin-guiwa da suka shafi yaki da cututuka masu saurin kisa.Wakilinmu a Jos Muhamad Tasiu Zakari ya yi mana dubi a game da ayyukan irin wadannan kungiyoyi da kuma tasirinsu ga kiwon lafiyar dan jama’a. 

Jami'in kiwon lafiya dake aikin kula da marasa lafiya
Jami'in kiwon lafiya dake aikin kula da marasa lafiya REUTERS/Baz Ratner
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.