Shirin Tambayoyin Masu sauraren RFI Hausa ya yi kokarin amsa tambayoyi da suka shafi neman Tarihin Masallacin Garin Agadez mai dimbin tarihi da aka gina da kasa. Sannan Shirin ya amsa tambaya akan banbancin da ke tsakanin ayyukan masu magana da yawun Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari guda biyu Mallam Garba Shehu da Femi Adesina.
Talla
Masallacin Agadez cikin Hotuna
{{ scope.counterText }}
{{ scope.counterText }}
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu