Isa ga babban shafi
Uganda

Uganda ta samu mutane 7 da laifi wajen kai wa kasar harin ta'addanci

Kotun kasar Uganda ta samu mutane 7 da laifi wajen kai wa kasar harin ta’addanci wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 76 a shekara ta 2010.

Jami'an Sojin a Uganda
Jami'an Sojin a Uganda Isaac Kasamani / AFP
Talla

A jimilce dai mutane 13 ne ake zargi da hannu wajen tarwatsa bama-bamai akan wani taron jama’a da ke kallon kwallo a birnin Kampala, harin da kungiyar Al-shabab ta ce magoya bayanta ne suka kais hi.

Tuni dai kotun ta wanke sauran mutane 6 saboda rashin cikakkiyar shaida a kansu.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.