Libya
Dakarun Libya sun kwace tashar jirgin ruwan Garin Syrte
Dakarun Gwamnatin Libya dake samu goyan bayan kasashen Duniya sun kwace tashar jiragen ruwan Garin Syrte daga hannun yan kungiyar Isil.A can baya dai mayakan IS da ke da’awar Jihadi sun kashe dakarun amintacciyar gwamnatin kasar Libya akalla 32 a ci gaba da fada tsakanin bangarorin biyu a kusa da birnin Sirte.
Wallafawa ranar:
Talla
Karbo tashar ruwan garin Syrte na a matsayin nasara ga kokarin Jinjirar Gwamnatin Lybia na sake tabbatar da cikkaken iko a kasar musaman a wanan gari na Syrte dake a matsayin cibiyar yan kungiyar Isil.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu