Isa ga babban shafi
Nijar

‘Yan sanda da Dalibai na rikici akan kisan wani matashi a Maradi

Rikici ya barke a garin Maradi na Jamhuriyyar Nijar tsakanin ‘Yan sanda da daliban Jami'ar Dan Dikko Dan Kulodo bayan da wani matashi mai suna Mahamadou Isufu ya rasa ransa da aka kama a jami'ar ana tuhumarsa da satar Babur ,abin da ya kai daliban suka ma shi dukan tsiya amma bai mutu ba sai a ofishin ‘Yan Sanda, Yanzu kuma bangarorin biyu na zargin junansu da alhakin mutuwar matashin da tuni danginsa suka shigar da kara a kotu na neman hakkinsu. Wakilin mu na Maradi Salisu Issa yana dauke da rahoto.

Kofar shiga garin Maradi a Nijar
Kofar shiga garin Maradi a Nijar via-linternaute.com
Talla

03:27

Rahoton Salissu Issa daga Maradi

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.