Isa ga babban shafi
Sudan ta Kudu

AU ta za ta girke dakarunta a Sudan ta Kudu

Shugabannin kungiyar kasashen Afrika sun amince su girke dakaru a kasar sudan ta Kudu da za a ba su karfin aiki fiye da na Majalisar Dinkin Duniya da ke kasar yanzu haka. 

Kungiuyar kasashen Afrika za ta girke dakarunta a Sudan ta Kudu mai fama da rikici
Kungiuyar kasashen Afrika za ta girke dakarunta a Sudan ta Kudu mai fama da rikici Issouf Sanogo/AFP
Talla

Kwamishinan tsaro da zaman lafiya Smail Chergui na kungiyar ta AU ya ce Majalisar Dinkin Duniya ba ta da hurumin tilasta zaman lafiya a kasar, sai dai aikin sa ido.

Jami’in ya ce sojojin da kungiyar kasashen Afrika za ta girke za su yi amfani da karfi wajen tilasta zaman lafiya a kasar mai fama da rikici.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.