Zambia
Za a jinkirta rantsar da Edgar Lungu
Shugaban Kasar Zambia Edgar Lungu ya sanar da cewar za a jinkirta rantsar da shi wa’adi na biyu sakamakon karar da abokin takarar sa Hakainde Hichilema ya shigar a kotu saboda zargin magudi.
Wallafawa ranar:
Talla
Dokar zaben kasar tace ba za a rantsar da wanda ya samu nasara ba har sai kotu ta kamala tantance sahihancin zaben cikin makwanni biyu.
'Yan Sanda sun sanar da kama mutane 150 da suka gudanar da zanga zanga dan nuna adawar su da sakamakon zaben.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu