Isa ga babban shafi
Somalia

Harin Amurka ya hallaka Sojoji Somalia 22

Wani Harin sama da sojojin Amurka suka kai da daddare a arewacin Somalia ya hallaka sojojin Yankin 22.

REUTERS/Feisal Omar
Talla

Ministan tsaron Galmudug, Osman Issa ya ce sojojin su 22 Amurka ta kashe sakamakon bayanan da Puntland suka basu cewar 'yan kungiyar Al Shebaab ne.

Ma’aikatar tsaron Amurka ta tabbatar da kai harin.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.