Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Tattaunawa kan zaben shugabancin kasar Gambia
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:00
Shirin ra'ayoyin masu sauraro yayi tsokaci ne kan jawabin da shugaban kasar Gambia Yahya Jammeh yayi na cewa ba zai amince da sakamakon zaben shugabancin kasar ba, wanda a baya ya amsa shan kaye a hannun abokin hamayyarsa Adama Barrow.