Harin kunar bakin wake a Somalia
A Somalia mutane 18 ne suka mutu bayan da wata mota shake da bama-bamai ta tarwatse,wannan dai ne karo na farko tun bayan hawan karagar mulkin kasar daga Shugaban kasa Mohamed Abdullahi Mohamed.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Harin na yau lahadi ya haifar da rudani cikin babban birnin kasar Mogadiscio,ya yinda yan Sanda ke ci gaba da gudanar da bincike domin gano kungiyar dake da alhakin kai wannan kazamin hari.
Somalia da jimawa ,hukumomin kasar tareda hadin guiwar kasashen Duniya na kokarin kawo karshen rashin kwanciar hankali da wasu kungiyoyi dauke da makamai da suka hada da yan Al Shebab ke ci gaba da kai wa tareda kisan dubban jama'a .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu