Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Eng Usman Abubakar na hukumar sufurin jiragen kasa a Najeriya

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta kaddamar da wani gagarumin shiri domin inganta sufurin jirgin kasa, ta hanyar gina sabbin hanyoyi da kuma gyra wadanda ake da su tsawon shekaru. A karkashin wannan shiri gwamnati na da niyyar bayar jinginar wani bangaren na sufurin jiragen kasa a tsawon wasu shekaru kayyadaddu, yayin da za ta samar da wasu sabbin layin irin na zamani da zai kasance karkashin kulawarta. Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya tattauna da daraktan gudanarwa a hukumar kula da sufurin jiragen kasa Eng Usman Abubakar.

Tashar jirgin kasa a Lagos Najeriya
Tashar jirgin kasa a Lagos Najeriya Reuters/Akintunde Akinleye
Talla

03:49

Eng Usman Abubakar na hukumar sufurin jiragen kasa a Najeriya

Abdoulkarim Ibrahim

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.